Almizan :SALLOLIN DARE ALMIZAN: Jarida don Karuwan Musulmi

Jarida don Karuwar Musulmi       Allah zai cika haskensa ko da kafirai sun ki

ISSN 1595-4471
Juma'a 25 Ramadan, 1426                 Bugu na 690                                



 Tunatarwa |   | Tambaya da AmsaDandalin Siyasa | Hantsi A Takaice kai tsaye | Littafai | Duniya Labari 
Tattaunawa | Labarai
Tare da, Abubakar A. Almizan 0803 701 4341

SALLOLIN WATAN RAMADAN

D ARE NA SHA TAKWAS

Sallah raka'a 4 kowace raka'a fatiha 1 Inna'a'ataina 25. Allah zai yarda da mutum

DARE NA SHA TARA

Sallah raka'a 50, kowace raka'a Fatiha 1 Izazul 1. Allah zai karbi ayyuka mutum bisa dacewa.

DARE NA ASHIRIN

Sallah raka'a 8 kowace raka'a Fatiha 1 da surar da ta sauwaka. Allah zai gafartawa mutum zunubbansa.

DARE NA ASHIRIN DA DAYA

Sallah Raka'a 8 kowace raka'a fatiha 1 da surar da ta sauwaka. Allah zai amsawa mutum duk addu'ar da ya yi.

DARE NA ASHIRIN DA BIYU

Sallah raka'a 8 kowace raka'a fatiha 1 da surar da ta sauwaka. Allah zai gafartawa mutum zunubbansa.

ASHIRIN DA UKU

Sallah raka'a 8 kowace raka'a fatiha 1 da surar da ta sauwaka. Allah zai gafartawa mutum zunubbansa.

DARE NA ASHIRIN DA HUDU

Sallah raka'a 8 kowace raka'a fatiha 1 da surar da ta sauwaka. Allah zai baiwa mutum ladar Hajji da umra.

DARE NA ASHIRN DA BIYAR

Sallah raka'a 8 kowace raka'a Fatiha 1 Qulhuwa 10. Allah zai rubutawa mutum ladar masu yawan ibada.

DARE NA ASHIRIN DA SHIDA

Sallah raka'a 8 kowace raka'a Fatiha 1qulhuwa 1000. Allah zai budawa mutum kofofin samu.

DARE NA ASHIRIN DA BAKWAI

Sallah raka'a 4 kowace raka'a fatiha1 Qulhuwa 25. Allah zai gafartawa mutum da iyayensa baki daya.

DARE NA ASHIRN DA TAKWAS

Sallah raka'a 6 kowace raka'a Fatiha 1Kursyyu 10, inna'a'ataina 10 Qulhuwa 10. Bayan an sallame a yi salatin annabi 1000. Allah zai gafartawa mutum laifukansa.

DARE NA ASHIRN DA TARA

Sallah raka'a 2 kowace raka'a fatiha 1 Qulhuwa 20. Allah zai yi wa mutum rahama a lahira.

DARE NA TALATIN

Sallah raka'a 12 kowace raka'a Fatiha 1 Kulhuwa 20, bayan an sallame a yi salatin annabi 100. Allah zai baiwa mutum duk abin d aya roka na ni'ima da falala.

"Wanda ya yi Azumci watan Ramadan yana mai imani da neman dacewa Allah zai gafarta masa dukkanin zunubban da ya gabatar."

"Watan Ramadan wata ne mai alfarma rahama tana asukowa cikinsa, afuwar Allah tana mamaye bayinsa ku yi kokari wajen kusantar Allah ta hanyar ibadaa da yawan zikirori."

Komawa babban shafinmu         Komawa saman wannan shafin


 Shafin Gamji | Tafsirin Alkur'ani  | Hadisai | Crescent International