Jarida don Karuwar Musulmi
Allah zai cika haskensa ko da kafirai sun ki ISSN 1595-4471
Juma'a 15 Zulkidah, 1426
Bugu na 696
Tunatarwa | | Tambaya da AmsaDandalin Siyasa | Hantsi A Takaice kai tsaye | Littafai | Duniya Labari Tattaunawa | Labarai |
MAGANINI CIWON HAKORIAn ruwaito Imam Assadiki (AS) a yayin ciwon kori yana karanta Fatiha, Kulhuwa da Inna’anzalnahu, da kuma fadin Allah (T) da ke cewa: “Wa taral jibala tahsabuha jaamidatan wa hiya tamurru marral sahabi, sun’allahil lazi attakana kulla shai’in, innahu kabirun bima ta’amalun.” Sannan kuma Imam Ali Amiral Mu’aminina (AS) ya kasance yana cewa mai jin ciwon hakori, ya shafi wajen sujuda, sannan kuma ya shafi wajen da ke ciwon, kana sai ya ce: “Bissimillahi wal shafi’illahi, wala haula, wala kuwwata illa billahi aliyil azim.” Zai samu lafiya da izinin Allah. |
Shafin Gamji | Tafsirin Alkur'ani | Hadisai | Crescent International |